- Girma da falalar ilimin addini, da koyon shi da kuma kwaɗaitarwa a kansa.
- Tsayuwa a kan gaskiya tabbace yake a cikin wannan al’ummar, idan wata jama'a ta kauce sai wata ta ɗauka.
- Fahimtar addini yana daga cikin nufatar Allah maɗaukaki na alheri ga bawansa.
- Annabi tsara da amincin Allah su tabbata a gare shi kawai yana bayarwa ne da umarnin Allah da ganin damarSa, shi ba ya mallakar komai.